News
kungiyar masu dillancin man fetur ta arewacin Najeriya ta fara yajin aiki
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
A yau ne Kungiyar masu dillacin man fetur na arewacin Najeriya suka fara yajin aiki, bayan da suka zargi hukumomin da ke kula da safarar man fetur ta ruwa da na tudu da rike musu kudin dako tsawo watanni 8.
Wannan dalili ne yasa suka fara yajin aikin gargadi na tsawon kwana uku, tare da dakatar da kai mai zuwa duk wani gidan mai dake jihohin arewacin kasar.
Tarayyar Turai na duba yiyuwar daukar mataki kan makamashi
Wakilinmu da ke Kano da ya ziyarci NNPC defo da ke unguwar Hotoro ya ruwaito cewa ya ga wasu motocin makare da mai, amma an hana su tafiya sakamakon yajin aikin.
-
News2 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
