Connect with us

News

kungiyar masu dillancin man fetur ta arewacin Najeriya ta fara yajin aiki

Published

on

kungiyar na zargin hukumomin da lamarin ya shafa da rike musu kudin dako na tsawon wata takwas

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

A yau ne Kungiyar masu dillacin man fetur na arewacin Najeriya suka fara yajin aiki, bayan da suka zargi hukumomin da ke kula da safarar man fetur ta ruwa da na tudu da rike musu kudin dako tsawo watanni 8.

Advertisement

 

Wannan dalili ne yasa suka fara yajin aikin gargadi na tsawon kwana uku, tare da dakatar da kai mai zuwa duk wani gidan mai dake jihohin arewacin kasar.

Advertisement

Tarayyar Turai na duba yiyuwar daukar mataki kan makamashi

Wakilinmu da ke Kano da ya ziyarci NNPC defo da ke unguwar Hotoro ya ruwaito cewa ya ga wasu motocin makare da mai, amma an hana su tafiya sakamakon yajin aikin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending