Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya umarci ‘yan Najeriya ta du samu kwarin gwiwwa daga jami’an tsaron kasar, wajen kawo dawwamammen zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasar.
A wata sanarwa da mataimaki na musamman ga shugaban kan kafofin yada labarai femi Adesina ya sanya wa hannau, ya ce shugaban ya tabbatar wa ‘yan kasar cewa jami’an tsaron kasar za su ci gaba da gudanar da aiki domin kawo karshen matsalolin tsaro da kasar ke fuskanta.
Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Ya Yi Murabus
Shugaban na wannan magana ne yayin wani bikin kadammar da wasannin sojin ruwa a birnin Legas, inda
Shugaban ya kara bayyana muhimmancin hadin kai tsakanin jami’an sojin kasar da sauran jami’an tsaro da kuma sauran al’uma wajen kawo zaman lafiya da inganta tsaron kasa.
