Connect with us

News

Gwamnatin kano ta Samar da sabon asibitin idanu

Published

on

Asibiti

Daga ISHAQ ISMAIL ALIYU

 

 

Gwamnatin jihar Kano ta gina bangaren kula da masu larurar ido a cikin asibitin Dawakin Tofa.

 

NEWSNigeria @ 62: Dan Takarar Gwamnan Jihar Kano ADP Ya Taya ’Yan Najeriya murnar samun ‘yancin kai.

Advertisement

Hakan na zuwa ne lokacin da ake tsaka da fama da matsalar rashin bangaren a faɗin asibitin.

 

Bayan nazari da Gwamnatin tayi na inda ya kamata ta samar da bangaren, ta duba sashin masu inshora wanda taga yayi musu yawa  Gwamnatin ta datsi wannan bangaren tare da ƙara gyara shi yanzu haka dai an kammala wannan aiki, saura zuba kayan aiki da kuma buɗewa.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending