Connect with us

News

Shirin GEEP: Gwamnatin Tarayya ta ra ba N50,000 ga mutane sama da 6,000 a Kano

Published

on

Nasiru Sani Gwarzo

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

 

 

 

 

Advertisement

 

 

 

 

 

 

Advertisement

 

 

Ma’aikatar agaji da ci gaban al’umma ta tarayya ta ce sama da mutane 6000 ne suka ci gajiyar shirin nan na ci gaba da kasuwanci da karfafawar gwamnati (GEEP) a jihar Kano.

Babban sakataren a ma’aikatar Nasiru Sani Gwarzo ne ya bayyana haka ranar Juma’a a Kano, yayin kaddamar da shirin a hukumance.

Mutum uku sun mutu a fashewar bam kan gadar da ta haɗe Rasha da Crimea

Ya hori waɗanda su ka ci gajiyar da su yi amfani da ƙarfin gwiwa ta hanyar da ta dace.

Advertisement

Ya ƙara da cewa hakan wata dama ce ta “hawa matakin samun tattalin arziki mai ƙarfi.”

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, Kowanne daga cikin wadanda suka ci gajiyar tallafin ya samu tallafin kudi na Naira dubu 50.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending