Connect with us

News

INEC ta yi gargaɗi kan tashe-tashen hankula gabanin zaɓen 2023

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya, Mahmood Yakubu ya ce yana fargaba game da ƙaruwar kai hare-hare yayin da ƙasar ke shirya wa babban zaɓen ƙasar a watan Fabrairu mai zuwa.

 

Advertisement

Ana dai fargaba game da yiwuwar samun tashin-tashina a zaɓen na baɗi wanda ake ganin zai yi zafi.

Barazanar Kotu: Madagwal Ya Ba Sarkin Waka Hakuri

Advertisement

Yakubu ya ce hukumar zaɓen ta gano cewa an samu hare-hare 50 masu alaƙa da zaɓen a cikin watan farko na fara yaƙin neman zaɓe.

 

Advertisement

Shugaban na INEC ya bayyana hakan ne a wani taron gaggawa da hukumar ta kira bayan kai wa ofisoshinta biyu farmaki.

 

Advertisement

A Najeriya dai gwamnati na ci gaba da yunƙurin ganin sun magance matsalolin tsaro da ke addabar ƙasar, waɗanda suka haɗa da na masu iƙirarin jihadi da kuma na ƴan bindiga masu garkuwa da mutane.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending