Connect with us

News

Shugaba Buhari ya amince da yi wa ma’aikatan shari’a ƙarin albashi

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da shirin ƙara wa ma’aikatan shari’a na ƙasar albashi.

 

Advertisement

Shugaba Buhari ya bayyana haka ne yau Juma’a a jihar Rivers, lokacin ƙaddamar da sabon ginin makarantar horas da lauyoyi da ke jihar.

Hukumar Alhazai na gab da soma shirin aikin Hajjin 2023 a Najeriya

Advertisement

Ministan shari’a na Najeriya Abubakar Malami, wanda shi ne ya wakilci shugaban ƙasar, ya ce gwamnatin ƙasar tana ƙoƙarin inganta albashin ma’aikatan shari’ar ne domin ƙarfafa ɓangaren da kuma tabbatar da ƴancinsa.

 

Advertisement

Ya ce yanzu haka shugaba Buhari ya umurci shugaban hukumar tarawa da raba kuɗaɗen haraji na ƙasar, da ministan sharia’a su ɗauki matakan ganin an fara aiwatar da ƙarin albashin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending