Connect with us

News

Hukumar Alhazai na gab da soma shirin aikin Hajjin 2023 a Najeriya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

 

 

Shugaban hukumar Alhazai ta kasa a Najeriya, Zikrullah Kunle Hassan, ya ce a cikin watan Disamba za su fitar da adadin mutanen da za su je aikin hajjin baɗi a faɗin ƙasar.

 

Advertisement

Ya bayyana hakan ne a Abuja a wani taro kan shirye-shiren hajjin baɗi.

Mai Alkawarin Azurta ’Yan Najeriya 100m Ya Talauta 133m —Shehu Sani

Ya ce ba kamar bara ba da aka fuskancin jinkiri, a wannan lokaci hukumomin Saudiyya za su tuntubesu a kan lokacin domin ba su wadatacen lokacin shirye-shirye.

 

Ya kuma bayyana yadda matsalar bisa a wani lokaci ke zama kalubale ga shirye-shiryensu

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending