Connect with us

Sports

Sarki Salman na Saudiyya ya bayar da hutu bayan ƙasar ta doke Argentina

Published

on

Abdul Aziz na Saudiyya

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

Advertisements
Advertisements

Sarki Salman bin Abdul Aziz na Saudiyya ya ayyana gobe Laraba a matsayin ranar hutu a faɗin ƙasar.

Yau Ake Fara Hako Danyen Mai A Arewacin Najeriya

Ya bayar da hutun ne domin ‘yan ƙasar kama daga ma’aikatan gwamnati da masu zaman kansu da ɗalibai a dukkan matakan ilimi daban-daban na ƙasar, su samu damar yin murnar nasarar da ƙasar ta samu kan Argentina a gasar ƙwallaon ƙafa na diuniya da ke gudana a ƙasar Qatar.

A ranar Talata da rana ne ƙasar ta Saudiyya ta samu nasarar doke Argentina da ci 2-1 a wasan farko na cikin rukuni da suka fafata a filin wasa na Lusail.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending