Connect with us

News

Kotu ta dakatar da gwamnatin tarayya daga ƙirƙiro kamfanin jirgin sama na ƙasa, Nigeria Air.

Published

on

Nigeria Air

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Matakin na da alaƙa da ƙorafin kamfanonin jirgin na cikin gida, waɗanda ke zargin gwamnatin da haɗa hannu da kishiyoyinsu na waje.

Advertisement

Ronaldo ya kafa tarihi a Gasar Kofin Duniya

Da farko, an shirya fara kamfanin na Nigeria Air ne da jirage 20, kamar yadda ministan sufuri, Hadi Sirika ya sanar.

An ɗage cigaban shari’ar zuwa watan Fabarairun baɗi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending