Connect with us

News

Gobara ta kashe mutum 10 sakamakon dokar kullen korona

Published

on

DAGA  KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hotunan bidiyo da aka yaɗa a shafukan sada zumunta sun nuna yadda sabuwar zanga-zangar adawa da kullen korona ta ɓarke a birnin Urumqi na ƙasar China.

 

Advertisement

Zanga-zangar ta ɓarke ne bayan da wata gobara da ta tashi a wani gini ranar Alhamsi ta kashe mutum 10 a birnin.

Za’a cigaba da fuskantar wahalar man fetur har zuwa sabuwar shekara.

An ga masu zanga-zangar na fuskantar jami’an tsaro, yayin da suke karya shingayen da aka kafa tare da ihun ”a kawo ƙarshen kullen korona”.

Advertisement

 

To sai dai hukumomin birnin na Urumqi sun musanta zargin cewa dokar kullen ce ta hana mutanen kuɓucewa gobarar.

Advertisement

 

Birnin wanda ke yammacin ƙasar na cikin dokar kullen korona tun farkon watan Agusta.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending