Connect with us

News

‘Ku Ilmantar Da Mata Muhimmancin Zaben ’Yan Takara Nagari’

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Majalisar Kungiyoyin Mata ta Najeriya (NCWS) ta ce wayar da kan mata kan zaben ’yan takarar da suka cancanta a zaben 2023 na da matukar muhimmaci.

Advertisement

 

Shugabar kungiyar, Priscila Kuye, ta bayyana wa taron shekara da suka shirya kan muhimmacin sanya mata a sha’anin gwamnati a ranar Alhamis cewa yin hakan ya zamo dole, saboda yawan matan da ke fita yin zabe a Najeriya ya fi na maza.

Advertisement

Ina fargabar sakamakon zaɓen 2023 – Jega

 

“Kada ku bar wa maza komai, domin idan ana batun sha’anin mata ba su san inda ke mana kaikayi ba.

Advertisement

 

“Ku karfafa wa kanku da ’ya’yanku mata guiwar shiga harkokin siyasa, da kuma zabar mutanen da suka cancanta a 2023, domin ba kansu kadai za su zabowa ba, har da ku ma,” in ji ta.

Advertisement

 

 

Advertisement

Ta kuma yi kira ga al’umma da su kara ba wa mata gudummawar da ta dace, domin hakan ba iya rayuwarsu zai inganat ba, har ma da tattalin arziki, da zamantakewa da siyasar Najeriya.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending