Connect with us

News

Zargin N5.6bn: Buhari Ya Sallami Shugaban NIRSAL

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sallami Manajan Daraktan Bankin Rancen Noma (NIRSAL) daga aikinsa.

Advertisement

 

Ana hasashen sallamar Aliyu Abdulrasheed daga shugabancin NIRSAL ba zai rasa alaka da zargin almundahana a hukumar ba.

Advertisement

 

Mu na aiki da NCC wajen aika sakamakon zaɓe a guraren da ba karfin hanyar sadarwa- INEC

A watan Janairu, wani binciken kwakwaf da kafar Daily Trust ta yi ya bankado yadda wasu jami’an Hukumar NIRSAL suka hada baki da wasu kamfanoni uku da bankin ya ba wa rancen noman ranin alkama mai fadin kadada 20,000 a jihohin Kano da Jigawa suka karkatar da kudaden.

Advertisement

 

Tun a lokacin Aliyu Abdulhameed ya musanta zargin da cewa ba shi da tushe kuma an kitsa ne domin bata sunansa da na hukumar.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending