News
An sace kwamishina a jihar Benuwe
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Wasu mahara sun sace kwamishinan gidaje da raya karkara na jihar Benuwe, Ekpe Ogbu.
Ƴan gida ɗaya su 6 sun mutu bayan cin abinci da ake zargin tsaka ta saka baki
Mai taimaka wa gwamnan jihar kan tsaro kanar Paul Hemba ya tabbatar wa kafar talabijin ta Channels cewar an sace Mr Ogbu da yammacin ranar Lahadi a mahaɗar Adankari kan hanyar Otukpo-Ado.
Ya tabbatar da cewa an gano motar da kwamishinan ke ciki a lokacin sace shi, kuma tuni jami’an tsaro suka fara bincike.
Sai dai ya ce ba a samu wani labari daga waɗanda suka sace shi ba.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
