News
Jirgin kasan Abuja-Kaduna ya fara aiki a safiyar Litinin bayan watanni 9 da kai hari kan jirgin.
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
An dauki sabbin matakai na tabbatar da tsaro a cikin jiragen, ciki har da tura ‘yan sanda dauke da makamai.
Ya zama dole Yarbawa su mulki dukkanin sauran kabilun Najeriya a 2023 — Orangun
An kuma samar da wata na’ura inda fasinjoji za su iya haska tikitin jirgin da suka siya maimakon bin layi a nuna wa masu duba tikiti.
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
