Sports
Qatar 2022: Kocin Brazil Ya Ajiye Aikinsa
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Kocin Brazil, Tite, ya ajiye aikinsa na horar da tawagar ’yan wasan kasar bayan rashin zuwa matakin Kusa Da Na Karshe a Gasar Kofin Duniya da ke gudana a kasar Qatar.
Tite ya ajiye aikinsa ne jim kadan bayan Crotia ta doke Brazil a bugun fanareti a wasan Kwata-Fainal da suka buga ranar Juma’a.
INEC za ta sauya wa rumfunan zaɓe 357 waje a Katsina sabo da rashin tsaro
A matakin Kwata-Fainal, Croatia ta fitar da Japan a zagayen ’Yan 16 a bugun fanareti, sannan ta maimaita irin wannan nasara a karawarta da Brazil a yammacin ranar Juma’a.
A 2016 ne Tite ya karbi ragamar horar da tawagar ’yan wasan, inda ya jagorance ta wajen lashe Gasar Copa America a 2019
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
