Connect with us

News

Majalisa ta bai wa NNPC wa’adin mako guda su kawo karshen wahalar fetur a Najeriya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Majalisar Wakilan Najeriya ta umarci kamfanin mai na kasa NNPC ya kawo karshen karancin fetur da ake fama da shi a cikin cikin mako guda.

 

Advertisement

A cewar majalisa tsawon watanni ‘yan Najeriya na wahalar fetur wanda ke tasiri ga tattali arzikin kasa da jefa al’umma cikin wahala.

An tsige mataimakiyar shugabar Majalisar Tarayyar Turai

Sannan kamfanin na bijiro da wasu dalilai a matsayin hujjar wahalhalun mai a fadin Najeriya, don haka wanna gargadi ne ga NNPC.

Advertisement

 

Umarnin majalisa na zuwa ne bayan a karshen mako hukumar DSS ta bai wa NNPC da kungiyar IPMAN wa’adin sa’o’i 48 su wadatar da mai a fadin Najeriya.

Advertisement

 

Tun farkon shekara ta 2022 kusan baa shafe wani lokaci mai tsawo ba tare da ‘yan Najeriya sun shiga wahalar fetur ba.

Advertisement

 

Ana danganta wannan dalili da nayin farashin dala da kuma rikicin Rasha da Ukraine.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending