Connect with us

News

An Kama Matashi Zai Saci Janareta A Kotu

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

An cafke wani matashi a daidai lokacin da yake kokarin sace janareta a wata kotu a yankin Karamar Hukumar Ado-Odo Ota a Jihar Ogun.

Advertisement

 

Majiyarmu ta ce magatakardan kotun, Kareem Tolulope, da kansa ya damke matashin.

Advertisement

 

Yan Sandan kano cafke wasu matasa biyu da laifin yin garkuwa yara

Bayanai sun ce a ranar Talata wanda ake zargin ya kutsa cikin ofishin da aka ajiye janaretan da zummar zai yi awon gaba da shi

Advertisement

 

Aminiya ta rawaito cewar majiyar, matashin ya yi amfani da damar hutun aikin da aka bai wa ma’aikata don zuwa karbar Katin Zabensu wajen aikata laifin.

Advertisement

 

 

Advertisement

Abubuwan da aka samu a jikinsa sun hada da wata ‘yar jaka da sukundireba.

 

Advertisement

Ya zuwa hada wanna labari, an kasa samun mai magana da yawun ’yan sandan jihar, SP Abimbola Oyeyemi, balle a ji ta bakinsa kan batun.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending