Connect with us

News

Cutar sankarau ta barke a Jihar Jigawa 

Published

on

 

Gwamnatin jihar Jigawa ta ce fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanƙarau da ta ɓulla bana a jihar.

Advertisement

 

Jigawa, jiha ce da ke kan iyakar Najeriya da Jihar Damagaram, ta Jamhuriyar Nijar wadda Hukumar Lafiya ta Duniya ta bayar da rahoto a makon jiya cewa mutum 18 sun mutu sanadin cutar ta sanƙarau da ta ɓarke a can.

Advertisement

Ba Za Mu Lamunci Yaɗa Labaran Bogi Gabanin Babban Zaɓe Ba–Sojoji

Hukumomi a jihar Jigawa sun ce tuni suka gudanar da taron gaggawa da Hukumar Daƙile Cutuka ta Najeriya wadda ta yi alƙawarin aika riga-kafi ga mazauna yankunan kan iyaka.

 

Advertisement

Ga ƙarin bayanin da Dr. Salisu Mu’azu, Babban Sakataren a ma’aikatar lafiya ta Jigawa ya yi wa wakilinmu Zahraddeen Lawan

 

Advertisement

Ita dai cutar sankarau cuta ce wadda take da hadarin gaske da take shafar kwakwalwa da laka, kuma ta kasance babban kalubale ga duniya .

 

Advertisement

Kwayoyin baktiriya su ne suka fi haddasa ta.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending