Connect with us

Sports

Dan wasan gaban PSG, Kylian Mbappe ya dawo atisaye bayan raunin da ya ji

Published

on

 

 

Advertisement

 

Dan wasan gaban PSG, Kylian Mbappe ya dawo atisaye bayan raunin da ya ji sati biyu da suka wuce.

Advertisement

 

Mbappe ya dawo atisayen ne gabanin karawar da PSG za ta yi da Bayern Munich a Gasar Zakarun Turai.

Advertisement

Buhari ya ce idanun duniya na kan jami’an tsaron ƙasar nan

 

Mbappe ya ji raunin ne a ranar 1 ga watan Fabrairu, a karawar da PSG ta yi da Montpellier a gasar Ligue 1 ta Faransa, kuma aka kiyasta cewa zai yi sati uku yana jinya.

Advertisement

 

Sai dai a ranar Asabar kocin PSG, Christophe Galtier, ya ce ba ya tunanin Mbappe zai buga karawar da kungiyar za ta yi da Bayern Munich a ranar Talata.

Advertisement

 

Sai dai Mbappe ya dawo daukar horo a ranar Lahadi, sannan a ranar Litinin an hange shi tare da taurarin PSG irinsu Messi da Neymar suna atisaye tare.

Advertisement

 

PSG dai na son ganin ta kafa tarihi wajen lashe Gasar Zakarun Turai a karon farko a tarihinta, bayan kashe maduden kudade wajen gina kungiyar.

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending