Connect with us

News

Bayan Ƙorafin da NNPP tayi An Sauyawa Kwamishinan Yan Sandan jahar Kano Wurin Aiki

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Jim kadan bayan jam’iyyar NNPP ta nemi a cire kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Mamman Dauda bisa zargin nuna bangaranci babban Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Alkali Usman Baba ya sauya masa wurin aiki zuwa jihar Plateau.

 

Advertisement

A jiya Lahadi ne dai jam’iyyar NNPP tayi barazanar gudanar da zanga zanga a kananan hukumomi 44 bisa yadda tace Kwamishinan Yan Sandan yana nunawa mambobinta.a tsakanin jam,iyya Mai Mulki da mara Mulki banbanci

 

Advertisement

Sai dai cikin wata takarda da jaridar DAILY NIGERIAN ta samo ta nuna cewa an tura Mamman Dauda zuwa jihar Plateau yayin da aka turo Muhammad Yakubu zuwa Kano.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending