News
Bayan Ƙorafin da NNPP tayi An Sauyawa Kwamishinan Yan Sandan jahar Kano Wurin Aiki
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Jim kadan bayan jam’iyyar NNPP ta nemi a cire kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Mamman Dauda bisa zargin nuna bangaranci babban Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Alkali Usman Baba ya sauya masa wurin aiki zuwa jihar Plateau.
A jiya Lahadi ne dai jam’iyyar NNPP tayi barazanar gudanar da zanga zanga a kananan hukumomi 44 bisa yadda tace Kwamishinan Yan Sandan yana nunawa mambobinta.a tsakanin jam,iyya Mai Mulki da mara Mulki banbanci
Sai dai cikin wata takarda da jaridar DAILY NIGERIAN ta samo ta nuna cewa an tura Mamman Dauda zuwa jihar Plateau yayin da aka turo Muhammad Yakubu zuwa Kano.
-
News6 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News3 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News6 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
