Connect with us

News

Pakistan ta haramta yaɗa jawaban tsohon firaministan ƙasar a kafofin yaɗa labarai

Published

on

 

Hukumar kula da kafofin yaɗa labarai ta Pakistan ta haramta wa gidajen talbijin yaɗa jawabai da hirarrakin tsohon firaministan ƙasar Imran Khan.

Advertisement

 

Cikin wata sanarwa da PEMRA ta fitar, ta ce mista Khan ya sha yin zarge-zarge marasa tushe kan hukumomin ƙasar da kuma yaɗa kalaman ƙiyayya.

Advertisement

Yan sanda sun kashe mutum biyu da ake zargi da garkuwa da mutane a Bauchi

Bbc ta rawaito cewa Lamarin na faruwa ne yayin da Khan ɗin ya zargi gwamnati da kai shi Kotu kan tuhume-tuhume marasa tushe.

 

Advertisement

Dubban magoya bayansa sun taru a kofar gidansa don daƙile yunƙurin ‘yan sanda na kama shi kan zargin bayyana kyautukan da ya samu daga ƙasashen waje a lokacin da yake kan mulki.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending