News
Duk Wanda aka same shi da kafa gwamnatin rikon kwarya hukuncin kisa ne. – Bulama Bukarti
Fitaccen Lauya kuma Dan gwagwarmaya a Najeriya mazaunin kasar Burtaniya Bulama bukarti ya bayyana cewa, babban laifi ne samun mutum da hannu cikin shirin kafa gwamnatin rikon kwarya.
A tsarin dokar kasa duk Wanda a kama shi da hannu ciki ba makawa hukuncin kisa ake yanke wa mutum.
’Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 3, Sun Sace Wasu 16 A Kauyukan Kaduna
mBulama ya bayyana haka ne a wata hira da a gabatar da shi a gidan Talabijin na Channels TV a ranar laraba. Haka zalika bulama ya bayyana cewa, bai kamata Hukumar DSS ko jamiai suyi wasa da wannan rahoton na Hukumar farin kaya ba. Ya zama wajibi su dauki lamarin da muhimmanci
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
