Connect with us

News

Zakaran da Kotu ta yankewa hukuncin Yan Kashi a ranar Good Friday, maishi ya zartar da hukuncinsa.

Published

on

zakara

 

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Mutumin da ya mallaki zakaran da aka zartar wa hukuncin kisa a jihar Kano, ya ce bai ji daɗin yadda marigayin ya haɗa shi faɗa da maƙwabcinsa ba.

A Cikin Ramadan Yan Bindiga Sun Tare Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Advertisement

A ranar Talatar da ta gabata ne, Mai shari’a Halima Wali a wata kotu da ke Kano ta yanke wa zakaran hukuncin kisa

Matakin ya zo ne bayan wasu maƙwabtan mai zakaran biyu suka shigar da ƙara, inda suka zargi zakaran da hana su sakat saboda yawan cara, da zarar sanyin asuba ya kaɗa.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending