Connect with us

News

A Cikin Ramadan Yan Bindiga Sun Tare Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Published

on

 

 

Advertisement

Miyagun maharan yan bindiga sun kai mummunan hari ga matafiya a titin Kaduna zuwa Abuja a wani gari da ke kusa da Kagarko.

 

Advertisement

Shuaibu Yahaya, wani mazaunin garin wanda gidansa ke kusa da inda abin ya faru ya ce maharan sun fasa tayoyin motoccin matafiyan ne kafin suka rika bi suna kwashe su zuwa daji Madakin Jinjila,

Majalisa: Kudirin haramtawa likitocin Najeriya aiki a waje

 

Advertisement

Samaila Babangida shima ya ce an kira ne daga garin Kagarko an sanar da shi afkuwar harin amma ba zai iya tantance adadin mutanen da abin ya shafa ba

 

Advertisement

An sace matafiya da dama bayan yan bindiga sun bude wa motocci wuta a garin Iche, mai nisanta wasu yan kilomita daga garin Kagarko da ke kan hanyar Abuja zuwa Kaduna.

 

Advertisement

Kamar yadda Daily Trust ta rahoto, wani mazaunin unguwar, Shuaibu Yahaya, ya ce lamarin ya faru ne misalin karfe 7 na yammacin ranar Laraba jim kadan bayan an sha ruwa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending