Connect with us

News

Ina Mamakin Yafewa Buhari da Ganduje – Mu’azu Magaji

Published

on

 

Tsohon Kwamishinan ayyuka na jihar Kano karkashin Gwamnatin Dr. Abdullahi Umar Ganduje, Engr. Mu’azu Magaji Dan Sarauniya ya bayyana mamakin sa kan kalaman da manyan shugabanni ke yi na neman yafiyar al’umma a baya-bayan nan.

Advertisement

Kalaman shugaba Buhari na zuwa ne bayan Gwamna Ganduje ya nemi makamancin hakan cikin makon da ya gabata.

 

Advertisement

Hatsarin kwale-kwale ya kashe mutum biyar a Kano

Hakan na kunshe ne ta cikin wani sako da Dan sarauniyar ya wallafa shafin,sa na sadarwar Facebook.

Dan sarauniyar ya wallafa rubutan a shafansa kamar haka’Wato Ina jinjina yafewa Ganduje da Buhari a lokaci guda.
Ni dai na barwa Allah ya duba lamarin…in sun cancanci Yafiya a binda suka aikata.’

Advertisement

Nan ba da dadewa bane za’a sami sauyin Gwamnatoci cikin wata mai kamawa na Mayu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending