Connect with us

News

A akwai Fargabar Rasa Rayuka Yayin da  Tankar Mai ta kama da wuta A Jos

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Wani kazamin hadarin motar daukar mai a birnin Jos da ke Jihar Filato ya yi sanadiyar rasa rayuka da kuma asarar dukiyoyi masu yawa.

Advertisement

RFI ya ruwaito cewa tankar mai ce ta kwace inda ta afkawa wasu ababen hawa kana ta kama da wuta, abin da ya yi sanadiyar samun gobarar.

Zakari ya ce motoci da dama sun kone, tare da rasa rayuka, yayin da aka fuskanci matsala wajen kashe gobarar saboda rashin isar motocin ’yan kwana-kwana da wuri.

Advertisement

Tinubu ya bar Najeriya zuwa Turai, kwana 19 Kafin a rantsar dashi

Bidiyon da shaidun gani da ido suka dauka sun nuna yadda wasu jama’a ke dibar ruwa da kuma kasa suna kokarin kashe wutar.

Wakilinnmu wanda ya tattauna da wata mata da ta bayyana masa bacewar yaranta biyu da kuma jami’in agaji na Red Cross da shaidun gani da ido, ya ce ya ga gawarwakin mutane 8 da gobarar ta ritsa da su.

Advertisement

An dai samu hadarin ne akan mararrabar hanyar da ta fito daga Jami’ar Jos inda ake da mahadar hanyoyin da suka tafi Bauchi da Zaria da kuma cikin garin Jos.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending