Entertainment
Yanayin Shigar Rahama Sadau Zuwa Wajen Wani Taro Ya Bar Baya Da Kura
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Fitacciyar jarumar kannywood, Rahama Sadau, ta yi shiga ta kece raini zuwa wajen taron karrama yan fim na 2023
Jama’a dai sun caccaki jarumar ta Kannywood saboda yanayin shigarta cewa sam bai dace da yar arewa kuma musulma ba Darakta Abubakar Bashir Maishadda ya samu lambar yabo a taron kuma masoya sun taya shi murnar wannan nasara
Kwalara ta ɓarke a ƙasashen Afirka 15 – WHO
A ranar Asabar, 20 ga watan Mayu ne aka gudanar da bikin karrama yan fim na African Magic Viewers Choice Awards (AMVCA) a jihar Lagas. A masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood gaba daya, Abubakar Bashir Maishadda ne kadai ya samu lambar yabo na ‘best indigineous Language Hausa’ da fim dinsa mai suna ‘Aisha’.
Daraktan ya wallafa hotunan taron a shafinsa na instagram inda ya kara godewa Allah a kan zabarsa da ya yi cikin dubban jama’a.
Sai kuma Rahama Sadau wacce an zabe ta amma bata samu damar karbar lambar yabo ba amma ta yi jawabi a wajen
-
News6 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News4 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News6 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
