Connect with us

Entertainment

Yanayin Shigar Rahama Sadau Zuwa Wajen Wani Taro Ya Bar Baya Da Kura

Published

on

Bashir mai shadda rahama sadau

 

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

Advertisement

Fitacciyar jarumar kannywood, Rahama Sadau, ta yi shiga ta kece raini zuwa wajen taron karrama yan fim na 2023

Jama’a dai  sun caccaki jarumar ta Kannywood saboda yanayin shigarta cewa sam bai dace da yar arewa kuma musulma ba Darakta Abubakar Bashir Maishadda ya samu lambar yabo a taron kuma masoya sun taya shi murnar wannan nasara

Advertisement

Kwalara ta ɓarke a ƙasashen Afirka 15 – WHO

A ranar Asabar, 20 ga watan Mayu ne aka gudanar da bikin karrama yan fim na African Magic Viewers Choice Awards (AMVCA) a jihar Lagas. A masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood gaba daya, Abubakar Bashir Maishadda ne kadai ya samu lambar yabo na ‘best indigineous Language Hausa’ da fim dinsa mai suna ‘Aisha’.

Advertisement

Daraktan ya wallafa hotunan taron a shafinsa na instagram inda ya kara godewa Allah a kan zabarsa da ya yi cikin dubban jama’a.
Sai kuma Rahama Sadau wacce an zabe ta amma bata samu damar karbar lambar yabo ba amma ta yi jawabi a wajen

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending