News
Har yanzu ‘yan tawayen Kamaru na riƙe da mata 50
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
An ƙiyasata cewa mata sama da 50 ne ke ci gaba da zama a hannun masu ta da ƙayar baya na yankin renon Ingila da ake kira Ambazoniya bayan sun yi garkuwa da su a birnin Bamenda.An kama matan ne bayan sun fito zanga-zangar lumana domin neman zaman lafiya a yankinsu bayan an kwashe shekaru suna rayuwa cikin tashin hankali da ‘yan aware suke haddasawa.
Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Kano ta kama tare da holen masu laifuka 96
‘Yan tawayen sun zarge su da cewa suna aiki da masu tonon asiri.
Rikicin ‘yan tawaye a yankin renon Ingila na Kamaru ya raba fiye da mutum miliyan ɗaya da muhallansu tun daga 2017.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
