News
Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Kano ta kama tare da holen masu laifuka 96
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Advertisements
Advertisements
Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Kano ta kama tare da holen masu laifuka 96 da suka hada da masu kwacen wayoyin Al’umma 52.
Advertisements
Da yake holonsu da yammacin wannan rana, Kwamishinnan Yan Sandan Jahar Kano CP Muhammad Usaini Gumel ya ce Rundunar ta kwato Wayoyi 76 a hannunsa da Tabar Wiwi, sai Motoci da Babubura masu asu kafa uku da kuma masu kafa biyu da sauransu
Advertisements
Advertisements
wata Mota ta kashe wani mutum a Amurka yana taimaka wa agwagi tsallaka titi
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
