Connect with us

News

Majalisar Dattawa ta amince da bukatar Tinubu ta nada mashawarta na musamman guda 20

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

Majalisar dattawa ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Tinubu na nada mashawarta na musamman guda 20.

Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya karanta bukatar shugaban kasa a zauren majalisar a ranar Talata.

Kasashen Da Suka Rage A Gasar Kofin Duniya Ta ’Yan Kasa Da Shekaru 20

jaridar daily post ta rawaito cewa A cikin bukatar shugaban kasar bai bayyana sunayen mashawartan na musamman guda 20 ba.Amma bayan karanta wasikar, majalisar dattawa ta amince da bukatar.

Hakan na zuwa ne bayan an rantsar da Tinubu a matsayin shugaban Najeriya na 16 a hukumance

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending