Connect with us

News

Likitoci Masu Neman Kwarewa Zasu Fara Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

Kungiyar Likitoci masu neman Kwarewa ta kasa ta aiyana tafiya yajin aikin sai baba ta gani, sakamakon kin biyanta hakkokinta na alawus da kuma sauran wasu bukatu.

Advertisement

Shugaban kungiyar  na kasa, Dr. Orji Emeka Innocent,  shi ne  ya  bada  sanarwar  shiga  yajin aikin a daren jiya,  jim kadan bayan kammala  zaman kolin kungiyar  a Legas.

Babban bankin kasa CBN ya kara kudin ruwa daga kashi 18.5 zuwa kashi 18.75 cikin dari.

Ya ce  zasu  fara  yajin aikin ne da tsakar daren yau, Inda  ya baiyana bukatun da suke neman gwamnati ta biya masu, wanda  ya hada  da  biyansu  alawus  na daukar  horo.

Advertisement

Sauran bukatun sun hada  kudaden ariyas  da kuma sake  yin  nazari  kan tsarin biyansu  albashi   da dai sauransu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending