Connect with us

Politics

Dole muyabawa gwamnatin kano kan yadda take kula da bangaren ilimi a jahar–Ashiru Jafaru ajingi

Published

on

Hon. Ashiru Jafaru ajingi

DAGA YASIR SANI ABDULLAH

Bayanin hakan yafitone tabakin Hon. Ashiru Jafaru ajingi.mai neman takarar shugabancin karamar hukumar ajingi a tutar jamiyar NNPP, ayayin da yake ganawa da manema labarai.

Advertisement

yace wanna abun ayabane kan yarda gwamnatin ta ragewa dalibai yan asalin jaharnan kudin rijista a makarantun gaba da sakandare mamallakin gwamnatin jahar da kaso 50 cikin 100.

Dole Ne Shugabannin Afirka Su Sanya Bukatun ‘Yan ‘Kasa A Gaba Domin Magance Guguwar Juyin Mulki – Farfesa Fage

yaja hankalin al,ummar jaharnan dasuci gaba da bawa gwamnatin kano gudun mawa dari bisa dari kamar yadda sukasaba .

Advertisement

daga karshe yayikira da al,umar ajingi da sumaramasa baya dan gani yayi nasara akaramar hukumar su ta ajingi badan komaiba saidan ganin yaciyar da al,umar yankinnasa gaba abangaran siyasa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending