News
Gwamnan Jahar Kano Engr. Aba Kabir Yusuf, Ya Kori Kamishinan Sa Da Mai Bashi Shawara Kan Harkokin Matasa
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Gwamnan jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya kori kwamishinan ma’aikatar kasa da safayo na jihar , Adamu Kibiya, da mai baiwa gwamnan Shawara akan harkokin Matasa Amb. Yusuf Imam Wanda aka fi sani da Ogan Boye.
Jaridar Inda Ranka ta rawaito a jiya Alhamis yayin addu’o’in da yan jam’iyyar NNPP suka gudanar a kano, an jiyo kwamishinan da kuma Oga Boye suna kalaman tunzura al’umma kan Shari’ar zaɓen gwamnan Kano da ake dakon hukunci daga alkalan Kotunan sauraren kararrakin zaben gwamnan kano.
Tinubu ya nada Olayemi Michael Cardoso a matsayin sabon Gwamnan CBN
Kwamishinan yada labarai na jihar kano Baba Halilu Dantiye ne ya bayyana hakan yayin taron manema labarai a daren juma’ar nan.
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
