Connect with us

News

Ƴan sanda sun kori ƴan jarida daga kotu duk da sammakon da sukayi tun karfe 5 na Asuba.

Published

on

Spread the love

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Jami’an Ƴan Sanda sun hana ƴan Jarida shiga harabar Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓe ta Kano.

Advertisement

Duk da asubanci da ƴan jarida suka yi, jami’an ƴan sanda sun yi ƙememe sun hana su shiga.

Kotu za ta raba gardama yau tsakanin Gawuna da Abba

Ƴan sandan sun koro wakilan kafafen yaɗa labarai da dama zuwa can nesa da Kotun.

 

Advertisement

A yau ne dai za’a Yanke hukunci Kan karar da jam’iyyar APC ta shigar gaban kotun tana kalubalantar nasarar Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf.

 

 

Advertisement

 

Ƙarin bayani na

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *