Connect with us

News

Kotun ɗaukaka ƙara ta mayar wa gwamna Abdullahi Sule nasara

Published

on

Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa.

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

Kotun ɗaukaka ƙara da ke zama a Abuja ta tabbatar da nasarar zaɓen gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa.

Kotun ta kuma yi watsi da hukuncin da kotun sauraron korafin zaɓe ta yanke a ranar 2 ga watan Oktoba, inda ta kori Abdullahi Sule na jam’iyyar APC tare da ayyana David Ombugadu, ɗan takarar jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya samu nasara a zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar.

Advertisement

An Tsaurara Tsaro Yayin Da Ake Shirin Yanke Hukunci Akan Zaben  Nasarawa

Da suke yanke hukunci, alkalan kotun guda uku, sun ce kotun korafin zaɓe tayi kuskuren yanke hukuncin cewa Sule bai samu yawan kuri’un da aka kaɗa a zaɓen ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending