Connect with us

News

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya amince da dawo da ma’aikata 9,332 da aka Dakatar a watannin baya 

Published

on

Gwamnan jahar Kano Abba Kabir Yusuf

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya amince da dawo da ma’aikata 9,332 da aka Dakatar a watannin baya

Advertisement

Matakin dawo da ma’aikatan ya Biyo Bayan Kammala Tantance wa da Kwamitin da Gwamnan Jihar Kano ya kafa ya Kuma Mika Rahotansa

Kano: ‘Yan sanda sun gargadi jam’iyyar NNPP da APC kan zanga-zangar da suka shirya yi ranar Asabar

Idan za a tuna dai tsohon Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ne ya Dauki ma’aikatan yana daf da kammala mulkinsa, Yayinda Kuma Abba Kabir Yusuf ya Dakatar Dasu Yana Mai cewa Sai an Tantance su.

Advertisement

Sanarwar da Ofishin sakataren Gwamnatin Jihar Kano Dr baffa Bichi ya Fitar yau Juma’a ta Bayyana Mayar da wadannan ma’aikatan da suka Kai 9,332

Jaridar Inda Ranka Ta Rawaito cewa Akalla ma’aikatan sun Kai 11,500 to sai Dai Kuma Daga Cikinsu Dubu 9,332 ne suka Tsallake Tantancewar da Akayi musu

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending