Connect with us

News

Tinubu ya nada sabon kwamitin gudanarwa na NNPCL

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da nadin sabon kwamitin gudanarwa na kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL) daga ranar 1 ga Disamba, 2023:

 

Kundin tsarin shine kamar haka:

Kotun Daukaka Kara Ta Soke Zaben Kakakin Majalisar Kaduna

Chief Pius Akinyelure — Non-Executive Board Chairman

Advertisement

 

Mallam Mele Kolo Kyari — Group Chief Executive Officer

 

Alhaji Umar Isa Ajiya — Chief Financial Officer

 

Mr Ledum Mitee — Non-Executive Director

Advertisement

 

Mr Musa Tumsa — Non-Executive Director

 

Mr Ghali Muhammad — Non-Executive Director

 

Prof. Mustapha Aliyu — Non-Executive Director

Advertisement

 

Mr David Ogbodo — Non-Executive Director

 

Ms Eunice Thomas — Non-Executive Director

 

Sannan kuma shugaba Tinubu ya amince da nadin manyan sakatarorin dindindin guda biyu, wato Mista Okokon Ekanem Udo, babban sakataren ma’aikatar kudi ta tarayya, da kuma Ambasada Gabriel Aduda, babban sakataren ma’aikatar albarkatun man fetur ta tarayya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending