News
Jirgin Shalkwafta na Sojin saman Nigeria yayi hatsari
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Rahotanni daga garin Fatakwal na jihar Rivers sun ce wani Jirgin Shalkwafta mallakin rundunar sojin saman Nigeria yayi hatsari.
Mai magana da yawun rundunar sojin saman Nigeria, Edward Gabkwet, ya tabbatar da faruwar lamarin.
Hukumar Filayen Jiragen Saman Nijeriya FAAN ta haramta amfani da jakar Ghana Must Go
Ya ce Jirgin yayi hatsari ne da safiyar juma’a akan hanyarsa ta kai farmaki ga masu fasa bututu suna satar mai.
Sai ya ce dukkannin sojoji biyar da ke cikin Jirgin sun tsira da ransu sai dai sun samu raunuka.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
