News
Kungiyar Kafafen Yada Labarai na Intanet Ta taya Gwamna Abba Murnar Samun Nasara A Hukuncin Kotun Koli
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Kungiyar kafafen yada labarai ta yanar gizo watoThe Association of Online Media Guild ta taya gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf na jihar Kano murnar samun nassara a kotun koli.
A wata sanarwa da kungiyar ta raba wa manema labarai ta hannun shugabanta na riko, Abdullateef Abubakar Jos da sakataren kungiyar, Abbas Yushau Yusuf.
Saraki ya taya Gwamnonin Zamfara, Bauchi, Plateau da Akwa Ibom murnar samun nasara a kotun ƙoli
Idan dai za a iya tunawa, a ranar Juma’a ne Kotun Koli ta mayar da Abba Kabir Yusuf a matsayin Gwamnan Jihar Kano bayan da kotun sauraren kararrakin zabe da kotun daukaka kara suka soke nassara sa
Kungiyar ‘yan jaridu ta yanar gizo daga sassa daban-daban na kasar nan, hedikwatar ta a jihar Kano.
Kungiyar ta bukaci gwamnan jihar da ya kiyaye kyakkyawar alakar da yake da ita da ’yan jarida na yanar gizo, domin Kano ce ta biyu da ta samu dimbin kafafen yada labarai na yanar gizo baya ga jihar Legas.
Kungiyar Sun bukaci Gwamnan da ya kara inganta ayyukan more rayuwa domin cigaban jihar Kano.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
