News
Wata Gobara ta kone coci a Jihar Legas
Rahotanni na nuni da cewa wata gobara da ta tashi a cocin gidan David da ke karamar hukumar Ikeja a jihar Legas.
Amodu Shakiri, mai magana da yawun hukumar kashe gobara ta jihar Legas, ya tabbatar da faruwar lamarin,
Dalilin da ya sa ECOWAS ta tsinci kanta cikin ‘tsaka mai wuya’
Shakiri ya tabbatar da cewa jami’an kashe gobara tare da sauran hukumomin da abin ya shafa suna gudanar da ayyukansu.
Details soon
Advertisements
