Connect with us

News

Wata Gobara ta kone coci a Jihar Legas

Published

on

 

Rahotanni na nuni da cewa wata gobara da ta tashi a cocin gidan David da ke karamar hukumar Ikeja a jihar Legas.

Advertisement

Amodu Shakiri, mai magana da yawun hukumar kashe gobara ta jihar Legas, ya tabbatar da faruwar lamarin,

Dalilin da ya sa ECOWAS ta tsinci kanta cikin ‘tsaka mai wuya’

Shakiri ya tabbatar da cewa jami’an kashe gobara tare da sauran hukumomin da abin ya shafa suna gudanar da ayyukansu.

Advertisement

 

Details soon

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending