Sports
Super Eagles sun kai matakin kusa da na ƙarshe bayan lallasa Angola da ci 1-0
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Super Eagles sun kai matakin kusa da na ƙarshe bayan lallasa Angola da ci 1-0
Super Eagles ta tsallake zuwa zagayen kusa da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka da ake gudanarwa (AFCON) bayan da ta samu nasara a kan Palancas Negras ta Angola da ci 1-0.
Ademola Lookman ne ya baiwa Najeriya nasara a filin wasa na Felix Houphouet Boigny da ke Abidjan.
Cin da Lookman yayi ya zo ne a minti na 41 daf da tafiya hutun rabin lokaci, biyo bayan wasan rashin son kai da Moses Simon ya yi.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
