Connect with us

News

Gwamnatin Jihar Kano zata fara hukunta iyayen da basa tura yaran,su makaranta

Published

on

Gwamnatin Jihar Kano zata hukunta duk mahaifin da Baya tura dansa makaranta

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

 

 

Advertisement

A ranar Lahadin da ta gabata ne gwamnatin jihar Kano ta yi barazanar daukar kwararan matakai a kan iyayen da suke sakaci da karatun ‘ya’yansu

 

Advertisement

Kwamishinan Ilimi Umar Doguwa ne ya yi wannan gargadin yayin wani taron masu ruwa da tsaki da suka yi da mata kan “mahimmancin ilimin ‘ya’ya mata domin bunkasa zamantakewa da tattalin arziki” a jihar Kano

 

Advertisement

Doguwa ya ce gwamnatin,su ba zata laminci rashin zuwan makaranta, da yara kanana keyiba Kuma zasu hukunta duk wani mahaifin da yake barin yayan,sa na yawo akan a tituna a lokacin makaranta kamar Yadda daily post ta rawaito

 

Advertisement

Kwamishinan Ya ce shiyasa gwamnatin jihar Kano ta mayar da ilimi kyauta, kamar yadda ta samar da hanyoyin jigilar yara zuwa makarantu, da dai sauran

Adan haka muke baiwa iyaiyaye shawara su kara kaimi da Kuma rubanya kokarin da sukeyi sun tura ya,yansu makaranta

Advertisement

 

Munaso ace Yara suna amfani da irin kayayyakin aikin koyo da koyarwar da gwamnatin mu ta Samar a cewar Kwamishinan

Advertisement

 

Ya ce, “Lokacin da muka hau, mulki mun Sami harkar ilimi a cikin wani hali mai ban tausayi

Advertisement

mun,sami dalibai miliyan 5.3 a jihar, Amman 4.5 a zaune suke daukar darasi babu abin Zama
.

“Gwamnatin da ta gabata ta rufe makarantun kwana 28. Kuma Muna da dalibai sama da 32,000 a cikin makarantun Amman yanzu Sama da 9,000 basa zuwa makaranta

Advertisement

 

Adan haka gwamnatin mu karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ware kashi 29.7 na kasafin kudi domin biyan albashi ga malaman makaranta

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending