Connect with us

News

Kamfanin BUA ya sanar da ƙarin kashi 50 na albashin ma’aikata

Published

on

Abdul Samad Isyaku Rabiu,

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

 

Shugaban Kamfanin BUA, Abdul Samad Isyaku Rabiu, ya ce kamfanin ya amince da karin kashi 50 cikin 100 kan albashin ma’aikata.

Majalisar tarayya na duba yiwuwar Karin sabbin jahohi 3 a kudu maso yammacin Nigeria

Rabiu ya bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa ta cikin gida da Mohammed Wali, shugaban sashen kula da ma’aikata na BUA ya sanyawa hannu a yau Lahadi a Legas.

Advertisement

Sanarwar ta ruwaito shugaban BUA na cewa an yi karin albashin ne don rage raɗaɗin tattalin arzikin da kasar nan ke fuskanta a halin yanzu.

Ya ce karin albashin ya haɗa da duka ma’aikata na dindindin da ba na dindindin ba daga ranar 1 ga Fabrairu, 2024.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending