Connect with us

News

Hukumar Hisbah A Zamfara Ta Hana ‘Ƙauye Day’ Da Sauran Bukukuwan Aure Da Ba Su Cancanta Ba A Jihar

Published

on

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

 

Advertisement

A shirye-shiryen hukumar Hisbah ta jihar Zamfara kan habaka al’adu da kula da tarbiyyar Addini, ta hana wasu bukukuwan aure kafin baki, kamar su Kauye Day, Fulani Day, Kamu da Sauran bukukuwan da basu cancanta ba.

Yayin ganawa da manema labarai, Shugaban Hukumar, Sheikh Hassan Umar ya nuna matukar damuwa kan yadda aka kutso da wasu al’adu cikin bukukuwan aure da basu inganta ba a addini.

Advertisement

Babbar Magana: Za a yanke wutar lantarki a Fadar Shugaban Ƙasa da CBN saboda bashi

Domin tabbatar da bin wannan dokar, Hukumar ta kaddamar da kwamitoci guda Uku da za su yi aiki da jami’an tsaro da sauran masu ruwa da tsaki domin ganin an aiwatar da dokar kuma an shawo kan wannan kalubalen.

 

Advertisement

 

Leadership

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending