News
Hukumar Hisbah A Zamfara Ta Hana ‘Ƙauye Day’ Da Sauran Bukukuwan Aure Da Ba Su Cancanta Ba A Jihar
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA
A shirye-shiryen hukumar Hisbah ta jihar Zamfara kan habaka al’adu da kula da tarbiyyar Addini, ta hana wasu bukukuwan aure kafin baki, kamar su Kauye Day, Fulani Day, Kamu da Sauran bukukuwan da basu cancanta ba.
Yayin ganawa da manema labarai, Shugaban Hukumar, Sheikh Hassan Umar ya nuna matukar damuwa kan yadda aka kutso da wasu al’adu cikin bukukuwan aure da basu inganta ba a addini.
Babbar Magana: Za a yanke wutar lantarki a Fadar Shugaban Ƙasa da CBN saboda bashi
Domin tabbatar da bin wannan dokar, Hukumar ta kaddamar da kwamitoci guda Uku da za su yi aiki da jami’an tsaro da sauran masu ruwa da tsaki domin ganin an aiwatar da dokar kuma an shawo kan wannan kalubalen.
-
Opinion7 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News5 days ago
Likitan El-Rufai Ya Shiga Matsala Kan Zargin Bayar Da Rahoton Jinya Na Bogi
-
News7 days ago
Jihar Kano Ta Shiga Jerin Jahohi 10 Mafi Tara Kudaden Shiga Na VAT A 2026
