Connect with us

News

An samu bakar fata na farko da zai jagoranci ƙasar Turai

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Vaughan Gething na shirin zama bakar fata na farko da zai jagoranci yankin Wales.

Mr Gething ya samu nasara ne bayan lashe zaɓe a jam’iyyar Labour da kashi 51.7

Advertisement

Yan Sanda Sun Cafke Matar Auren Da Ake Zargi Da Daukar Hayar Matasa Don Su Hallaka Mijinta

Ya doke abokin karawarsa, Jeremy Miles wanda ya samu kuri’u kashi 48.3

Bbc ta ruwaito cewa Firaiminista Rishi Sunak da kuma jagoran jam’iyyar Labour a Birtaniya Sir Keir Starmer sun taya Gething murnar samun nasara.

Advertisement

Mahaifin Mr Gething ya kasance ɗan yankin Wales yayin da mahaifiyarsa kuma ta fito daga Zambiya.

An zaɓe shi zuwa majalisar dokokin yankin ta Wales ne a shekara ta 2011.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending