Connect with us

News

Za a zabga ruwan sama kamar da bakin kwarya a jihohi 9 a Najeriya daga ranar Juma’a – Hasashen NiMet

Published

on

DAGA MUHAMMAD BASHIR MUSA 

Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya (NiMet) a ranar Talata ta ce akwai yiwuwar samun ruwan sama a wasu jihohin kasar daga ranar Laraba zuwa Juma’a.

Advertisement

Ana sa ran samun ruwan sama kamar da bakin kwarya daga safiyar yau Laraba a sassan Oyo, Kwara, Osun, Ekiti, Ondo, Kogi, Bayelsa, Ribas, Akwa Ibom, Cross River, Benue, Taraba, Plateau, Niger, Ogun, Kaduna, babban birnin tarayya da jihar Zamfara.

Gwamnatin Tarayya Ta Kara Wa Ma’aikata Albashi

Premium Times ta ruwaito cewa NiMet ta kuma yi hasashen cewa za a samu iska mai karfi a lokacin ruwan saman a sassan Oyo, Kwara, Osun, Ekiti, Ondo, Kogi, Bayelsa, Ribas, Akwa Ibom, Cross River, Benue, Taraba, Plateau, Niger, Ogun, Kaduna, Babban Birnin Tarayya. da jihohin Zamfara.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending