News
Kungiyoyin kwadago za su tafi yajin aiki a Nijeriya
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a Nijeriya za su fara yajin aikin kasa baki daya daga ranar Litinin sakamakon kin cimma matsaya kan mafi karancin albashi.
DETAILS SOON
Advertisements
