News
Yan Fashi Sun Gutsurewe Wani Mutum Dan Yatsa Garin Kwatar Waya A Hannunshi
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Yan Fashi Da Makami Sun Gutsurewe Kabiru Sa’ad Tsakuwa Dan Yatsa Garin Kwatar Waya A Hannunshi
Rahotanni na nuni da cewa Ya hau Adaidaita sahu da fasinjoji biyu a ciki, a tsakanin Baici da Kwanar Ɗanmaliki dake titin bypass suka gutsure masa ɗanyatsa a ƙoƙarinsu na kwace wayar dake hannunsa. Ashe tare suke.
Allah Ya tona asirinsu, Ya shiga tsakanin nagari da mugu. Shi kuma Allah Ya ba shi lafiya, Ya sa kaffara.
Advertisements
