Connect with us

News

Taken Najeriya ba zai magane matsalar Najeriya ba – Sanata Shehu Sani Ga Shugaba Tinubu

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

Sanata Shehu sani ya isar da sakon yan Najeriya a wajen liyafar cin abinci na ranar Demokradiyya da Shugaba kasa Bola Ahmad Tinubu ya gayyace shi.

Da farko sanata Shehu sani ya fara da sanar da Shugaba Tinubu halin da Najeriya ke ciki  na Tsadar rayuwa.

Advertisement

Har Yanzu Bamu Cimma Matsaya Ba Kan Mafi Karancin Albashi Ba – Kungiyar Kwadago

Shehu Sani ya kara da cewa ya kai shugaban kasar Najeriya ka sani da cewa, “taken Najeriya ba zai gyara ƙasa ba, gaskiya da rikon amana da kyawawan jagoranci shike gyara Najeriya.

Sanata sani ya bayyana cewa, ” Akwai matasa da yawa a Najeriya masu gabatar da zanga-zangar neman yanci a Najeriya, ya kamata a basu dama wajen gabatar da zanga-zangar lumana don tabbatar da sahihiyar Demokradiyya ta yanci a Najeriya.

Advertisement

Sanatan ya bayyana haka ne a wajen liyar cin abinci da a gabatar a Abuja wanda matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta shirya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending